A man allegedly killed his son and beheaded him for money ritual. The post shared by one Taskar Gizago is written in Hausa. However, from what we could get after translating it, the man had earlier reported the son missing to the police which prompted a search.
The headless body of the child was later found inside his father's car with one foot chopped off. See the post below...
"Ya Kashe Dansa Ya Guntle Kansa Da Kafarsa Domin Kudin Tsafi
***
+Wani mutum a Jihar Filato ya kashe dansa, ya guntule kansa da kafarsa daya domin ya yi tsafi da nufin samun kudi.
*
+Mutumin ya kai koke ne wajen 'yan sanda, ya ce masu dansa ya bace, amma mahaifiyar yaron ta musanta. Ta ce mahaifin yaron ne da kansa ya fita da shi daga gida, don haka tana zargin shi ya batar da shi.
*
+Da 'yan sanda suka tsananta bincike, sai aka gano gawar yaron a bayan motar mahaifin nasa. An samu kan yaron da kafarsa a guntule.
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
-
The Administrator of Ijumu LGA of Kogi State, Toufiq Isah, has accused Senator Dino Melaye of stage managing the attack in order to cause un...
-
Jose Mourinho insists he takes no extra satisfaction from beating Liverpool. The Manchester United boss has his own history with the Mersey...
-
A North Korean tech company has launched its own tablet computer, called the "Ryonghung iPad." Despite the similarities in name, t...



No comments:
Post a Comment